1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Africa Check: Tabbatar da sahihancin labarai kafin a buga su

November 13, 2015

Africa Check wata kungiya ce mai zaman kanta a Afrika ta Kudu wacce ke gudanar da bincike a kan sahihancin labarai gabanin bayyanasu a kan kafofin sadarwa na rediyio da talabijan na kasar.

https://p.dw.com/p/1H54E