1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Alamar rudani a jadawalin zaben Nijar

Abdolaye Mamane Amadou/USUMarch 2, 2016

Wasu kungiyoyin kare hakkin jama'a da demukradiya sun soma nuna damuwarsu kan yanda jadawali hukumar zabe ta CENI na zabukan shugaban kasa karo na farko da na biyu ke shirin saka kasar a yanayi na rashin tabbas.

https://p.dw.com/p/1I5i0