1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ana take hakin dan Adam a Afirka

February 23, 2017

Rahoton kungiyar Amnesty International na shekara-shekara ya nuna wasu kasashen Afirka da ke fama da rikice-rikice ciki har da Sudan da Jamhuriyar Demokradiyyar Kwango an fuskantar take hakkin dan Adam.

https://p.dw.com/p/2Y96e
Deutschland PK Amnesty International Report 2016/2017
Hoto: DW/N. Jolkver

Sudan da Sudan ta Kudu sun kasance a sahun gaba na kasashen da Amnesty ta nunar da cewar tauyen hakkin bil Adama na neman zama ruwan dare a cikinsu. A jimlance dai kasashe 10 na Afirka ne suka kasance a rukunin kasashe 159 na duniya da Amnesty ta yi tsokaci a kansu.Mun tanadar muku da rahotanni dangane da wannan batu a kasa.