SiyasaBa tantama yunwa a Arewa maso Gabashin NajeriyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAl-Amin Suleiman Muhammad03/15/2017March 15, 2017Gwamnati da hukumomin agaji sun amince da cewa akwai wannan matsala ta karancin abinci tsakanin 'yan gudun hijira kusan miliyan biyu da ke zaune a cikin al'umma inda su ka ce yanzu nan ne za su fi maida hankali. https://p.dw.com/p/2ZFWrTalla