1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ba tantama yunwa a Arewa maso Gabashin Najeriya

March 15, 2017

Gwamnati da hukumomin agaji sun amince da cewa akwai wannan matsala ta karancin abinci tsakanin 'yan gudun hijira kusan miliyan biyu da ke zaune a cikin al'umma inda su ka ce yanzu nan ne za su fi maida hankali.

https://p.dw.com/p/2ZFWr