1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Bukatar hanzarta sakin Zakzaky

Uwais Abubakar Idris
December 14, 2016

Kungiyar kare hakin jama’a ta Human Rights Watch ta fitar da rahoto ta na kira ga gwamnatin Najeriya ta hanzarta sakin shugaban kungiyar 'yan Shi'a Ibrahim Zakzaky da ma kawo karshen zargin murkushe ‘yan Shi’a a kasar.

https://p.dw.com/p/2UG5n