1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Burkina: Harin ta'addanci a birnin Ouagadougou

Salissou Boukari
August 14, 2017

Wasu da ake zargin mayakan jihadi ne sun kashe mutane akalla 18 a wani hari da suka kai a gidan cin abinci na Turkawa da ke Ouagadougou babban birnin kasar Burkina Faso.

https://p.dw.com/p/2iD3x