1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ci gaban arangama a taron G20

Abdourahamane Hassane
July 7, 2017

An sake shan artabu tsakanin masu zanga-zanga da 'yan sanda a taron G20 da ke gudana a brnin Hamburg.

https://p.dw.com/p/2gALd
G20 Gipfel in Hamburg | Protest & Ausschreitungen
Hoto: Reuters/P. Kopczynski

 'Yan sanda da ke kula da tabbatar da tsaro a wajen taron na G20 sun bukaci da a kawo musu dauki, domin tinkarar masu fafutuka da ke yin zanga-zangar adawa da taron tun a farkon wannan mako. Wadanda suka sake yin wani gangamin a yau, inda aka sake shan artabu tsakanin su da jam'ian tsaro.