1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Farfado da sashin noma a Zimbabuwe

Zainab Mohammed Abubakar
March 20, 2018

A Zimbabuwe sabuwar gwamnati kasar na fafutukar ceto kasar daga matsalolin da ta gada daga magabatanta. A shekara ta 2000 Mugabe ya aiwatar da gagarumin sauyi kan dokar mallakar filayen noma a wannan kasa da ke cikin talauci.

https://p.dw.com/p/2udCw