1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rashin tabbas a garin Damasak da kewaye

Al-Amin Suleiman MohammadJuly 15, 2015

Jama'a na tserewa daga garin Damasak da kuma wasu kauyka da ke kusa bayan da suka bayyana cewa sojojin Chadi da Nijar da ke kula da wuraren sun fara ficewa daga yankin.

https://p.dw.com/p/1FytL