1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

TEKAN ta bukaci hadin kai a Najeriya

Muntaqa Ahiwa/YBJanuary 8, 2016

A kokari da take yi don tabbatar da zaman lumana da fahimtar addinai a Najeriya, hadin gwiwar Iklisiyoyin Najeriya TEKAN ta shirya taro don kauce wa gurbatacciyar koyarwa ta addini.

https://p.dw.com/p/1HaVj