1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Turai na fuskantar karuwar hare-hare

Umaru AliyuMarch 24, 2016

Karuwar hare-hare da kasashen Turai ke fuskanta na sake jefa al'ummomin nahiyar cikin dimuwa.

https://p.dw.com/p/1IJOk
Wadanda ake zargi da kai harin Brussels
Wadanda ake zargi da kai harin BrusselsHoto: picture-alliance/dpa/Federal Police

Kasashen Turai sun nemi kara hada kai tsakanin hukumomin tsaro a kokarin kawo karshen ayyukan tarzoma da suka zama ruwan dare a kasashen nahiyar, musamman bayan hare-haren da suka auku baya-bayan nan a kasashen Faransa da Beljiyam.