1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

IMF ta ce tattalin arzikin Nijar ya bunkasa

Mahaman KantaNovember 8, 2016

https://p.dw.com/p/2SMmI

Bankin bada lamuni na IMF ko FMI ya sanar da cewar tattalin arzikin Nijar ya samu cigaba duba da wasu tsare-tsaren da hukumomin kasar suka yi.