1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jamiyar adawa ta tasamma lashe zabukan majalisun jihohi 2 a Jamus

September 17, 2006
https://p.dw.com/p/BujA

Sakamakon wucin gadi na zaben yan majalisun dokoki da aka gudanar a jihohi 2 a nan Jamus,sun nuna cewa jamiyar shugabar gwamnati Angela Merkel tana a baya,yayinda jamiyar masu tsatsauran raayi ke kann gaba.

Jamiyar Christian Democrats ta Merkel tazo na biyu a zaben yan majalisun na jihohin Berlin da Mekelenburg Pomeraniya.