1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jam'iyyar ANC na gudanar da taro

Abdourahamane Hassane
June 30, 2017

A Juma'a ce jam'iyyar ANC da ke mulki a Afirka ta Kudu ta fara gudanar da wani taro na kwanaki biyar wanda a ake sa ran za ta dau matakan kawo karshen irin rikicin cikin gidan da jam'iyyar ke fuskanta.

https://p.dw.com/p/2fhdP