SiyasaJam'iyyar ANC na gudanar da taroTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdourahamane Hassane06/30/2017June 30, 2017A Juma'a ce jam'iyyar ANC da ke mulki a Afirka ta Kudu ta fara gudanar da wani taro na kwanaki biyar wanda a ake sa ran za ta dau matakan kawo karshen irin rikicin cikin gidan da jam'iyyar ke fuskanta. https://p.dw.com/p/2fhdPTalla