1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jamus: An kama hanyar kafa gwamnatin hadaka

Ramatu Garba Baba
January 26, 2018

Jamiyyar SPD ta amince da kulla kawance da jam'iyyar Angela Merkel ta CDU domin bude tattaunawar kafa gwamnati bayan da jam‘iyyar ta kada kuri‘ar raba gardama da 'ya'yan jam’iyyar.

https://p.dw.com/p/2rWg3
Deutschland  Angela Merkel und Martin Schulz
Hoto: Reuters/H. Hanschke

'Yan jam'iyyar na SPD da dama ba su amince da bude shawarwari wadanda za su kai ga girka kawance  siyasar  da ake wa lakabi da GROKO, wannan nasara da aka cimma za ta kawo karshen rikita-rikitar siyasar da Jamus ta samu kanta a ciki tun bayan babban zaben kasa na watan Satumban shekara ta 2017.

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna

Rahotanni da Sharhuna