1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kamaru: Cece-kuce kan yi wa majalisar ministoci garambawul

Mouhamadou Awal Balarabe
March 5, 2018

Shugaba Paul Biya ya yi garambawul a majalisar ministocinsa amman duk da haka ana ganin tsugune ba ta kare ba, a yayin da 'yan yankin da ke amfani da harshen Ingilishi ke danganta nade-naden da na ran sarki ya dade.

https://p.dw.com/p/2tjfE