1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Karin albashi har yanzu ana jika a Najeriya

May 24, 2017

A rikicin da ke tsakanin gwamnatocin tarrayar Najeriya da ma’aikatan kasar, gwamnatin kasar ta kafa wani kwamitin mutane 29 da ta dorawa alhakin tattauna batun sabon karin albashin ma’aikata a kasar.

https://p.dw.com/p/2dXV9