SiyasaKarin albashi har yanzu ana jika a NajeriyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaUbale Musa05/24/2017May 24, 2017A rikicin da ke tsakanin gwamnatocin tarrayar Najeriya da ma’aikatan kasar, gwamnatin kasar ta kafa wani kwamitin mutane 29 da ta dorawa alhakin tattauna batun sabon karin albashin ma’aikata a kasar. https://p.dw.com/p/2dXV9Talla