1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Koriya ta Arewa na yin tunanin watsi da shirinta na nukiliya

Abdourahamane HassaneMay 8, 2016

Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya yi gargaɗin cewar ƙasarsa ba za ta yi amfani da makaman nukiliya ba a kan wata ƙasa sai fa idan a tsokaneta a kan yancinta.

https://p.dw.com/p/1IjoQ
Nordkoreas Staatschef Kim Jong
Hoto: Reuters

Kim Jong Um wanda ke yin magama a wajen babban taro na jam'iyyar da ke yin mulki ta ma'aikata watau PTC wanda rabon da a yi irinsa tun a shekara ta 1980. Ya ce ƙasarsa za ta taimaka wajen hana yaɗuwar makaman nukiliya a duniya, tare da neman sake daidaita hulɗa da Amirka da kuma Koriya ta Kudu.

A baya dai Koriya ta Arewa ta shan yi barazanar cewar za ta kai wa Amirka da Koriya ta Kudu hare-hare na makaman Nukiliya, tare kuma da ƙaddamar gwaje