1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Martanin kasashen duniya kan zaben Jamus

Abdullahi Tanko Bala
September 25, 2017

Shugabanin kasashen duniya na cigaba da martani da kuma aikewa da sakonnin fatan alheri ga shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel bayan nasarar da ta jam'iyyarta ta samu a zaben majalisun dokoki da aka gudanar a jiya.

https://p.dw.com/p/2kfS5