1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Kokarin dakile ayyukan cin hanci da karbar rashawa

Umaru AliyuAugust 13, 2015

Gwamnatocin Najeriya da Nijar na daukar matakan yaki da masu yin sama da fadi da kudaden al'umma

https://p.dw.com/p/1GF2M
Kamfanin man fetur na Najeriya NNPC
Kamfanin man fetur na Najeriya NNPCHoto: Reuters/A. Sotunde

Shugaban Tarayyar Najeriya Muhammadu Buhari ya russa hukumar gudanarwar kamfanin samar da man fetur na kasar NNPC a daya da ga cikin matakan da yake ci gaba da dauka domin kakkabe ayyukan cin hanci da karbar rashawa.