1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Merkel ta sake kare siyasarta kan 'yan gudun hijira

Gazali Abdou TasawaSeptember 7, 2016

Shugabar gwamnatin Jamus Angela Merkel ta kare manufarta ta karbar ‘yan gudun hijira, duk kuwa da sukar da take fiskanta kan siyasarta ta karbar baki wadda ke kawo bakin jinni ga gwamnatinta.

https://p.dw.com/p/1JxDf