Minista Onyeama ya gana da ma'aikatan sashen Hausa
Umaru-Danladi AliyuJune 15, 2016
Batun 'yan Najeriya dake zama bakin haure a Turai da yankin Niger Delta da yaki da cin rashawa suna daga cikin al'amuran da ministan ya tabo lokacin hira da sashen Ingilishi a Bonn.