1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: 2016 tsaro da tattalin arziki sun cika zukata

Uwais Abubakar Idris
December 30, 2016

A fanin siyasa kuwa rigingimun da ke faruwa a jamiyyar adawa ta PDP baya ga darewa gida biyu da ma kama hanyar rushewa, yayin da ita kanta APC ta ke zaki irin na ganga da ake tsoro me zai biyo baya.

https://p.dw.com/p/2V4Wr