1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Kokarin kawo karshen rikicin kudancin Kaduna

Salissou Boukari
January 6, 2017

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayar da izinin daukar dukkanin matakan da suka dace domin kawo kashen rikice-rikicen da ke addabar daukacin yankin Kudancin Kaduna.

https://p.dw.com/p/2VPcR