1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Kungiyoyi na son zama jam'iyyu

March 15, 2017

A wani abun da ke iya kaiwa ga karin rudani a cikin fage na siyasar Najeriya, akalla kungiyoyi na siyasa 86 ne dai suka mika takardar neman rikidewa ya zuwa jam'iyyu a fadar hukumar zaben kasar mai zaman kanta ta INEC.

https://p.dw.com/p/2ZE9C