1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya: Yawaitar cin hanci tsakanin ma'aikata

Salissou Boukari
August 17, 2017

Rahoto da hukumar kididdigar jama’a tare da hadin gwiwar Majalisar Dinkin Duniya suka fitar ya ce Naira milyan dubu 400 ne ma’aikatan gwamnati suka karba a matsayin cin hanci a shekara daya a Najeriya.

https://p.dw.com/p/2iQPW