SiyasaNEMA ta bada agaji bayan tashin bama-bamai a JosTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdullahi Maidawa Kurguy/ MAB07/06/2015July 6, 2015Mutane 44 sun mutu kana wasu 47 suka samu raunuka sanadiyyar tashin tagwayen bama-bamai a garin Jos na Najeriya. Amma kuma Hukumar bada agajin gaggauwa ta na kula da wadanda hare-haren suka ritsa da su.https://p.dw.com/p/1FtUdTalla