Muhawara kan cigaba a Nijar bayan samun 'yancin kai
Abdoulaye Mamane Amadou/ASAugust 3, 2015
Masana da masu sharhi kan lamuran yau da kullum a Nijar na cigaba da tofa albarkacin bakinsu kan cigaba ko akasin haka bayan samu mulkin kai shekaru 55 da suka gaba.