SiyasaNijar: Issoufou ya guje wa tazarceTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAbdoulaye (HON) Internet04/03/2017April 3, 2017Ra'ayoyi sun banbanta a Jamuhuriyar Nijar kan ikirarain Shugaba Mahamadou Issoufou na ce wa ba zai nemi karin wa'adin muki ba, da zarar na shi ya cika a shekara ta 2021.https://p.dw.com/p/2aZhgTalla