1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar: Matakan tsaro gabannin zaben gama-gari

Abdoulaye Mamane AmadouJanuary 27, 2016

Masana harkokin tsaro da kungiyoyi a Nijar sun bukaci a tsaurara matakan tsaro gabannin zaben shugaban kasa da na 'yan majalisar dokoki da za a gudanar a cikin watan gobe.

https://p.dw.com/p/1HknQ