Nijar: Matakan tsaro gabannin zaben gama-gariTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoAbdoulaye Mamane Amadou01/27/2016January 27, 2016Masana harkokin tsaro da kungiyoyi a Nijar sun bukaci a tsaurara matakan tsaro gabannin zaben shugaban kasa da na 'yan majalisar dokoki da za a gudanar a cikin watan gobe.https://p.dw.com/p/1HknQTalla