1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Nijar taƙaddama gabanin zaɓen ƙasar

Abdoulaye Amadou Mamane/AHJanuary 29, 2016

Jam'iyyun adawar sun kai gwamnatin ƙara a gaban kotu cewar hukumomin na yin amfanin da sarakunan gargajiya saboda zaɓen ƙasar.

https://p.dw.com/p/1HltM