1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rahoto kan atisayen sojoji a Sambisa

March 27, 2017

Runduar Sojin Najeriya za ta fara wani  atisayen gwajin makamai a dajin Sambisa inda sojin kasar za su gwada karfin su, da kuma yi gwajin barin wuta da makaman yaki na sojin kasa da kuma bindigogin atilare.

https://p.dw.com/p/2a3ep