1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rarrabuwar kai a tsakanin 'yan Najeriya

Al-Amin Suleiman Muhammad/YBSeptember 5, 2016

Wani sabon rahoto da Majalisar Dinkin Duniya ta fitar ya nuna cewa akwai rarrabuwar kai tsakanin bangarorin al’ummar kasar inda kishin kabilanci da addini da kuma yankin ya maye gurbin kishin kasa

https://p.dw.com/p/1Jw9p