Sabon tsarin ciyar da 'yan gudun hijirar Boko Haram
Uwais Abubakar Idris/ASAugust 30, 2016
Fito na fito da 'yan gudun hijirar Boko Haram suka yi a Maiduguri kan zargin karkatar da abincin tallafin da ake basu ya sanya gwamnati sake lalle na basu abincin a hannunsu.