1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Sakacin 'yan sanda ya janyo cin zarafin mata a Cologne

January 11, 2016

Ministan cikin gidan jihar North-Rhein Westfalia Ralf Jäger ya dora laifi mai yawa kan jami'an tsaron Cologne a lamarin nan na cin zarafin mata a babbar tashar jirgin kasar birnin.

https://p.dw.com/p/1HbWG