1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Sakamakon zaben majalisa a Bahrain

November 26, 2006
https://p.dw.com/p/BuaH

Yan adawa na darikar shia na kasar Bahrain,sun sanar da samun nasaran lashe kujeru 16 daga cikin 40,a zaben yan majalisar dokoki da akesaran sanar da sakamakonsa a ayau.Idan har sakamakon ya tabbatta,yan darikar shian zasu samu dama taka rawa a harkokin siyasar wannan kasa dake karkashin,masarautar yan Sunni,koda yake shugaban kungiyar musulmin kasar ta Al-Wefaq Fahim Abdullah,ya bayya shakku dangane da wani tasiri da sakamakon zaben zaiyi a harkokin siyasar kasar. Sai dai yayi gargadin cewa babu zasu amince dayin magudi adangane da sakamakon zaben majalisar dokokin da aka gudanar jiya ba.