1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Sake dage zaben shugaban kasa a Somaliya

Abdullahi Tanko Bala
December 27, 2016

Hukumomi a Somaliya sun sake dage zaben shugaban kasar a karo na hudu sakamakon zarge-zargen magudi da kuma barazana ta fuskar tsaro. Dukkan masu ruwa da tsaki dai amince da jinkirta zaben zuwa Janairu mai kamawa.

https://p.dw.com/p/2UuvV