1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shari'ar zargin juyin mulki ta dau sabon salo a Nijar

Kanta /YBAugust 19, 2016

Ana zargin wasu 'yan siyasa da soji da yunkuri na kifar da gwamnatin Shugaba Mahamadou Issoufou a ranar 18 ga watan Disambar bara. Yanzu dai bada belinsu ya gagara.

https://p.dw.com/p/1JlmN