1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shekaru 70 da kafa kotun hukunta masu laifukan yaki a Jamus

Umaru-Danladi AliyuSeptember 30, 2016

https://p.dw.com/p/2QmDp

Ranar daya ga watan Oktoba aka cika shekaru 70 da gudanar da shari'ar tsofin jami'an gwamnatin 'yan Nazi a nan Jamus, wadanda aka tuhuma da laifukan yaki lokacin yakin duniya na biyu.