1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shettima: Muna kokarin sake gina makarantun Borno

Usman ShehuAugust 1, 2016

Gwamnan jihar Bornon Najeriya Kashin Shettima ya bayyana kokarin da suke yi na farfado da makaratu, bayan da iyaye suka bukaci gwamnati ta bai wa 'ya'yansu damar zuwa neman ilmi bayan shafe tsawon lokaci ba karatu.

https://p.dw.com/p/1JZuP