Shettima: Muna kokarin sake gina makarantun BornoTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoUsman Shehu08/01/2016August 1, 2016Gwamnan jihar Bornon Najeriya Kashin Shettima ya bayyana kokarin da suke yi na farfado da makaratu, bayan da iyaye suka bukaci gwamnati ta bai wa 'ya'yansu damar zuwa neman ilmi bayan shafe tsawon lokaci ba karatu.https://p.dw.com/p/1JZuPTalla