1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shin menene ke haddasa girgizar ƙasa kuma a wace nahiya ta duniya aka fi fuskantar girgizar kasar?

Abdullahi Tanko BalaFebruary 14, 2010

Taƙaitaccen bayani game da dalilan dake sanya aukuwar girgizar ƙasa.

https://p.dw.com/p/M14M
Wasu mata biyu ke kukan takaici na rushewar gidansu sakamakon girgizar ƙasa a birnin Bingol na ƙasar Turkiya a ranar 2 ga watan Mayu shekarar 2003.Hoto: AP
Ita dai duniya ta kasu zuwa sassa wanda ake cewa nahiyoyi, sannan a ƙasa kuma akwai wasu abubuwa masu kama da farantai waɗanda sune suka haɗa duniyar a ƙarƙashin ƙasa wato maána kamar mahaɗa kenan.