1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Rana

June 15, 2023

A cikin shirin za a ji martanin da ake a Najeriya bayan dakatar da shugaban hukumar EFCC, a Gambiya al'ummar kasar na bayyana takaici a kan sanarwar Shugaba Adama Barrow ta cewa zai sake tsayawa takara domin neman wani sabon wa'adin mulki.

https://p.dw.com/p/4SeAv