1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin taron G20 ya kankama a Jamus

Mouhamadou Awal Balarabe
July 6, 2017

Shugabar gwamnatin Jamus za ta dauki bakuncin taron koli na kasashe 20 da suka fi karfin masana'antu a duniya a ranakun Jumma'a da Asabar a birnin Hamburg.

https://p.dw.com/p/2g5Pz