1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

Lateefa Mustapha Ja'afar
July 12, 2023

A cikin shirin za ku ji cewa: Gwamnatin kasar Rasha ta bayyana matakin da kasashe bakwai masu karfin tattalin arziki a duniya G7 suka dauka na bai wa Ukraine tabbacin tsaro mai dorewa, a matsayin barazana ce ga tasaron kasarta. Akwai sauran labarai da rahotanni da ma shirye-shiryen da muka saba gabatar muku.

https://p.dw.com/p/4Tn8j