1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Siyasar Nijar na fiskantar kalubale daga matasa

February 3, 2017

A Jamhuriyar Nijar wasu kungiyoyin fararen hula na matasa sun kulla wani sabon kawance da zummar kawo guguwar sauyi a fagen dimukradiyya da ma 'yan siyasar kasar mai suna "Mouvement Pour la Révolution Démocratique".

https://p.dw.com/p/2WxCz