1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Siyasar Turkiyya

May 10, 2007
https://p.dw.com/p/BuLg

Yan majalisar dokokin kasar Turkiyya sun koma zama zagaye na karshe ,adangane da mahawara kann kada kuriar raba gardama dangane da gyaran kundun tsarin mulkin kasar,da suka hadar da zaben shugaban kasa,domin kawo karshen rikicin da kasar ke fama dashi dangane da wanda zai zama shugaban kasar na gaba.Gwamnatin kasar ta turkiyya ta dage zaman mahawara kann gyaran kundun tsarin mulkin ne,sakamakon kauracewa zaben da yan adawa sukayi.Yan adawan dai na ganin cewa zabin dan jamiiyyar dake mulki a halin yanzu,zai shafi harkokin siya da rayuwa a turkiyya.