Sojojin Amirka za su taimaka wajan yaki da Boko Haram
Amin Suleiman MohammedOctober 15, 2015
Masana da masharhanta gami da talakawan Najeriya da ma na Kamarun, sun fara bayyana ra’ayoyin su kan batun tura sojojin Amirka domin yakar kungiyar Boko Haram.