1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Somaliya: Yawan wanda suka rasu ya karu

Ramatu Garba Baba
October 16, 2017

Sama da mutane 270 suka halaka a sakamakon harin kunar bakin wake da aka kai a kasar, wasu daruruwa kuwa sun sami rauni a harin ta'addancin da ya kasance mafi muni a tarihin Somaliya.

https://p.dw.com/p/2luVT