1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Ta'addanci: Jigon yakin neman zabe a Birtaniya

Mohammad Nasiru Awal
June 7, 2017

Birtaniya za ta gudanar da babban zabe a wannan Alhamis, inda sakamakon hare-haren ta'addanci da kasar ta fuskanta kwanakin nan, batun tsaro ya mamaye yakin neman zaben.

https://p.dw.com/p/2eH5d