1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taba Ka Lashe: 02.+03.03.2016

March 4, 2016

Shugabannin mabiya addinin Kirista a Najeriya karkashin lemar darikar LCCN sun yi kira ga 'yan Najeriya baki daya da su rungumi juna muddin ana son ci gaba me dorewa.

https://p.dw.com/p/1I7YN

Bayanin hakan na kunshe ne cikin jawaban da manyan malamai na mabiya addinin na Kirista suka gabatar a yayin kammala taron darikar ta LCCN na kasa da ya gudana a jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.

Tsallake zuwa bangare na gaba Bincika karin bayani

Bincika karin bayani